Ahmad Yusuf
10812 articles published since 01 Mar 2021
10812 articles published since 01 Mar 2021
Yayin aure ke kara tsada saboda halin da ake ciki, wasu kasashe sun bullo da shirye shiryen tallafi ga sababbin ma'aurata domin karfafa masu guiwa da jawo matasa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da yi wa mutane 175 afuwa cikinsu har da wadanda aka yanke wa hukuncin kisa, Maryam Sanda za ta koma cikin iyalanta.
Sakamakon yawan kiraye-kirayen da ake yi cewa ya kamata Goodluck Jonathan ya sake neman takara a 2027, wasu mutane sun gargadi tsohon shugaban kasar kan haka.
Jami'an Tsaron filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke jihar Legas sun cafke wasu matasa dauke da kudi tsaba, sama da Dalar Amurka biliyan 6.1.
Hukumomin Saudiyya sum fitar da ka'idojin da kowane maniyyaci zai cika au game da lafiya kafin a bari ya shiga kasa mai tsarki yayin aikin hajjin 2026.
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed ya ce tsoro da rashin kwarin gwiwa ne kadai zai aa mutum ya bar jam'iyyar PDP, ya ce taron da aka shirya aIbadan na nan daram.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta bukaci Majalisar Dokokin Jihar Benuwai, ta sake nazari kan batun bashin da Gwamna Alia zai karbo har Naira biliyan 100.
Rahotanni sun nuna cewa ba gwamnan Enugu kadai zai koma APC a mako mai zuwa ba, Gwamna Douye Diri na Bayelsa da wasu gwamna sun shirya barin tsagin adawa.
Yayin da yarjejeniyar tsagaita wuta ta fara aiki yau Juma'a, an ga al'ummar Falasdinu sun fara kokarim komawa gidajensu da ke Arewacin Gaza duk da an lalata su.
Ahmad Yusuf
Samu kari