Ahmad Yusuf
10804 articles published since 01 Mar 2021
10804 articles published since 01 Mar 2021
Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa reshen Ondo ta tabbatar da mutuwar mutum takwas a hadarin wata tirela mai dauke da buhunan siminti ranar Laraba da daddare.
Gwamna Peter Mbah na jihar Enugu ya gana da mai girma shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a Aso Rock mako daya bayan ya fice daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai bai wa sabon shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan rantsuwar kama aiki ranar Alhamis, ana sa ran zai gana da daraktoci.
Gwamna Mohammed Umar Bago ya ce yana nan kan bakarsa, ba zai taba zaman sulhu da yan bindiga ko ya biya kudin fansar wadanda aka yi garkuwa da su a jihar Neja ba.
Kungiyar gwamnonin Arewacin Najeriya ta yi alhini da jimamin mutuwar mutane sama da 40 a hatsarin fashewar tankar mai da ya auku a jihar Neja jiya Talata.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya karanta wasikar Shugaba Bola Bola Ahmed kan nadin Dr. Mohammed Doro a matsayin Ministan Tarayya.
An yi muhawara mai zafi a Majalisar Dattawan Najeriya kan kudirin dokar zubar da ciki a Najeriya, Sanata Akpabio da Natasha sun yi musayar yawu bayan rufe batun.
Wata kotu a Ingila ta daure dan Najeriya na watanni 16 a gida yari kan amfani da sunan mace wajen yin aiki a wani asibiti, ta kuma ci tarar mutumin makudan kudi
Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa Watau FRSC reshen jihar Neja ta tabbatar da fashewar tankar mai a titin Bida da yammacin yau Talata, ana fargabar rasa rayuka.
Ahmad Yusuf
Samu kari