Ahmad Yusuf
10798 articles published since 01 Mar 2021
10798 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon ministan kwadago, Dr. Chris Ngige, ya bayyana cewa yana nan a raye bayan wasu yan bindiga sun farmake shi a kan wani titi a jihar Anambra.
Mai magana da yawun majalisar dattawa, Sanata Yemi Adaramodu ya bayyana cewa Majalisa ta aminta cewa gwamnati ba ta biya kudin fansar daliban Kebbi ba.
Naziru Shiekh Dahiru Usman Bauchi ya bayyana cewa an jinkirta jana'izar mahaifinsu ne saboda a ba mutane daga ciki da wajen Najeriya damar halarta.
Kwanaki kadan bayan kubutar da yan matana da aka sace a makarantar Maga, yan bindiga sun sake komawa jihar Kebbi, sun kashe jami'an hukumar NIS uku.
Kungiyar Izala ta Najeriya karkashin jagorancin Sheikh Abdullahi Bala Lau ta yi alhinin rasuwar Shehun Tijjaniya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi yau Alhamis.
Kungiyar gwamnonin Arewa ta mika sakon ta'aziyya ga iyalai da almajirai da musulmi baki daya kan rasuwar Shehun Tijjaniyya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
Majalisar wakilai ta bukaci gwamnatin Najeriya ta bi duk hanyar da ta dace wajem dawo da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan daga Guinea-Bissau.
Marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi da yayansa da jikokinsa kusan 300 ne suka haddace Alkur'ani, karo na farko da aka samu malami haka a tarihin duniya.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya yi wa musulmi nasiha kan kada au shagaltu da duniya domin ba wurin kwanciya ba ce, ya bukaci su roki Allah a cire ransu cikin sauki.
Ahmad Yusuf
Samu kari