Ahmad Yusuf
10793 articles published since 01 Mar 2021
10793 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon Antoni Janar kuma tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) ya gurfana a gaban babbar kotun tarayya ta Abuja kan tuhumar karkatar da dukiyar kasa.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma jagoran jam'iyyar LP, Peter Obi ya bada labarin yadda ya cire girman kai ya wanke bandakin jirgin sama a shekarun baya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Gbenga Olawepo Hashim ya bayyana cewa harin Amurka ya nuna gazawar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da APC a Najeriya.
Rahotanni sun nuna cewa ma'aikatan NTA shida da wasu mutum daya dan jarida sun mutu a hanyar dawowa daga wurin daura aure a titin Gombe zuwa Yola.
Hukumar INEC ta lika sunayen yan takara 12 tare da mataimakansu na jam'iyyu daban-daban, wadanda za su fafata a zaben gwamnan jihar Ekiti na shekarar 2026.
Majalisar dokokin jihar Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Ismail Falgore ta amince da kasafin kudin 2026, bayan ta yi karin sama da Naira biliyan 100.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa ba dole sai Gwamna Fubara ya nemi izininsa sannan zai iya sauya sheka daga PDP zuwa APC mai mu'ki ba.
Rahotanni sun nuna cewa mazauna kauyuka sun fara guduwa daga gidajensu saboda gudun Amurka ta sake jefo bama-bamai a yankunan jihar Borno a Arewa.
Wani masanin tsare-tsare da manufofin gwamnati a Najeriya, AbdulRasheed Hussain ya lissafi jihohi bakwai da ke bukatar dauki kak ayyukan ta'addanci.
Ahmad Yusuf
Samu kari