Ahmad Yusuf
11449 articles published since 01 Mar 2021
11449 articles published since 01 Mar 2021
Dan Majalisar wakilai na mazabar Kaduna ta Arewa, Hon. Bello El,-Rufai ya yi murabus daga kasancewarsa mamban jam'iyyar APC, ya koma ADC tare da yan Majalisa 2.
Hamshakin attajirin nan, Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa zai ziba jari a fannin wutar lantarki, wa da zai samar da megawatt 20,000 don cike gibin Najeriya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta gamsu da hujjojin da hukumar EFCC ta shigar kan tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman kan damfarar N33.8bn.
Am ce maharan sun kaddamar da hari kan kauyuka biyar lokaci guda a karamar hukumar Barkin Ladi ta Filato, ciki har da masu kokarin birne yan uwansu da aka kashe.
Tsagin Tanimu Turaki ya yi ikirarin cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya fara takaicin yadda shirinsa na hana tsaida dan takara a PDP ya rushe kafin zaben 2027.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce an masa gurguwar fassara kan kiran Muhammadu Sansu da Sarkin Kano a wurin rantsar da Murtala Garo.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da nadin sabon ministan wutar lantarki, Joseph Olasunkanmi Tegbe da karamin ministan harkokin waje, Ambasada Sola Enikanolaiye.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Saad Abubakar na III, ya bayyana cewa zargin cewa ana shirin musuluntar da Najeriya ba gaskiya ba ne.
Dan takarar gwamnan jihar Gombe, wanda ya samu tikiti ta tsarin masalaha, Jamilu Gwamna ya bukaci sauran wadanda suka nemai takara su zo a hada kai don nasarar APC.
Ahmad Yusuf
Samu kari