Ahmad Yusuf
10793 articles published since 01 Mar 2021
10793 articles published since 01 Mar 2021
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya yi alhinin rasuwar tsohon sanatam jihar, Brambaifa, wanda Allah ya yi wa rasuwa a wani asibiti a birnin tarayya Abuja.
Sakataren APC na kasa, Ajibola Basiru ya bukaci Nyesom Wile ya yi murabus daga matsayin ministan harkokin Abuja don ya maida hankali kan siyasar Ribas.
Mataimakiyar gwamnan jihar Ribas, Farfesa Ngozi ya yanki katin zama cikakkiyar yar APF, ta jaddada goyon bayanta ga Fubara da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United da ke kasar Ingila ta raba gari da mai horar da manyan 'yan wasanta, Ruben Amorim bayan ya yi kunnen doki da Leeds.
Iyalai sun tabbatar da cewa gawar sanatan Nasarawa ta Arewa, Godiya Akwashiki ta iso Najeriya, kuma ana ci gaba da shirye-shiryen yi masa sutura a Abuja.
Jagoran NNPP na kasa, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa babban bacin ransa shi ne daukar gwamnatin da suka sha wahala a mika wa Ganduje.
Kasar Amurka ta ayyana kungiyoyi da dama a jerin wadanda take da famuwa da su kan take yancin addini a duniya, mun tattaro guda takwas na nahiyar Afirka.
Wasu majiyoyi sun bayyana cewa Rabiu Kwankwaso da ya shirya kwace mulkin jihar Kano daga hannun Abba bayan gwamnan ya iara kokarin tsayawa da kafarsa.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya tabbatar da cewa ba zai bi tawagar Gwamna Abba Kabir Yusuf su tafi APC tare ba, ya ce zai sanar da shirinsa.
Ahmad Yusuf
Samu kari