Ahmad Yusuf
11621 articles published since 01 Mar 2021
11621 articles published since 01 Mar 2021
Rahotanni sun nuna cewa ƴan bindiga kusan 100 sun shiga kauyen Dambaza a ƙaramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara, sun yi garkuwa da mutane akalla 47.
Gwamnatin jihar Ribas ya bayyana cikakken bayanin wanda ake zargi da dasa bam lokacin zanga zanga a kusa da wani babban Otal a Fatakwal ranar Talata.
'Yan bindiga sun kai farmaki garin Kahutu da ke ƙaramar hukumar Ɗanja a jihar Katsina, sun yi awon gaba da mahaifiyar fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara.
Yan bindigan da suka yi garkuwa da limamin coci, Mikah Suleiman sun ɗauki bidiyonsa yana neman agajin mutane, ya ce rayuwarsa na cikin haɗari a wurin ƴan fashi.
Gwamnatin jihar Imo ta musanta zargin NLC ta ƙasa kan biyan mafi ƙarancin albashi, ta ce tuni ma'aikata suka fara jin alat na N40,000 mafi karanci a jihar.
Gwamnonin Najeeiya sun tabbatar da cewa ma'aikata za su amfana daga tattaunawar da ake yi kan sabon mafi ƙarancin albashi, sun ce za su ci gaba da tuntuɓa.
Yan majalisar wakilan tarayya sun nuna ba su yarda da buƙatar Bola Ahmed Tinubu na tsawaita wa'adin kasafin kuɗin 2023 da ƙarin kasafin da aka yi zuwa watan Disamba.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima da gwamnonin jihohi sun shiga taron majalisar tattalin arziki a Villa, za su tattauna batun mafi ƙarancin albashi.
Rahotanni sun nuna cewa zuwa yanzu mutum 23 sun rasu sakamakon harin wuta da aka kai masallaci a Larabar Abasawa da ke ƙaramar hukumar Gezawa a Kano.
Ahmad Yusuf
Samu kari