Ahmad Yusuf
11618 articles published since 01 Mar 2021
11618 articles published since 01 Mar 2021
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Umaru Radda ta kirkiro dokar hutun iddah domin bai wa matan da mazansu suka rasu hutun wata huɗu da kwana 10.
Jam'iyyar mai mulki a jihar Osun ta gamu da koma baya yayin da wasu mambobi sama da 100 suka jefar da laima, sun koma jam'iyyar APC ranar Lahadi, 21 ga wata.
Yayin da zaɓen jihar Edo ke kara matsowa, jam'iyyar APC ta roki majalisar dokikin jihar ta gaggauta tsige Gwamna Obaseki kan kalaman da ya yi a bidiyo.
Hajiya Hauwa’u Adamu, mahaifiyar fitaccen mawakin nan Dauda Kahutu Rarara ta godewa ɗaukacin al'ummar da suka taimaka da addu'a lokacin da aka sace ta.
Muhammad Ali Ndume ya bayyana cewa shi uba ne a APC kuma Muhammadu Buhari da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne suka jawo shi lokacin ba Ganduje.
Rahotanni sun bayyana cewa jagororin majalisar wakilan tarayya karkashin Hon Tajudeen Abbas sun kai ziyara matatar man Ɗangote da ke yankin Lekki a jihar Legas.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan basarake kauyen Chachangi a ƙaramar hukumar Takum wanda ƴan bindiga suka kashe.
Shugaban APC na jihar Edo, Jarret Tenebe tare da wasu manyan ƙusoshi sun kai wa mataimakin gwamnan Edo Philip Shaibu ziyara har gida a Benin ranar Jumu'a.
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta cafke wata matar aure a yankin ƙaramar hukumar Chibok bisa zargin ta kashe mijinta ta hanyar kwaɗa masa gatari a kai.
Ahmad Yusuf
Samu kari