Ahmad Yusuf
11607 articles published since 01 Mar 2021
11607 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya bayyana cewa duk wanda yake sha'awar fita zanga-zanga ga fili nan ga mai doki, su kam za su zauna su ci abinci.
Fitaccen sarkin yarbawa Ooni na Ife ya yi kira ga ƴan Najeriya su kara hakuri domin tsadar rayuwar da suke kuka a kai ba a Najeriya kaɗai ake fama da ita ba.
Rahotanni sun nuna cewa mazauna Kano na fuskantar rashin karfin hanyoyin sadarwa kamar tangarɗar kira da matsalar intanet kwanaki kaɗan kafin fara zanga zanga.
Jami'an rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarat hallaka ƙasurgumin ɗan ta'adda aka jima ana nema ruwa a jallo, sun kwato makamai bayan musayar wuta a Taraba.
Muhammad Ali Ndume ya ƙi karban sabon ofishin da aka ba shi a majalisar dattawa bayan sauke shi daga matsayin mai tsawatarwa saboda ya soki Bola Tinubu.
Gwamna Alex Otti ya bayyana shirinsa na rusa sabon gidan gwamnatin da ya gada na makudan kuɗi, ya ce tsarin ginin bai yi daidai da al'ummar jihar Abia ba
Gwamnatin Jihar Yobe ya umarci makarantu sakandire da firamare su ba ɗalibansu hutu daga gobe Laraba, 31 ga watan Yuli saboda zanga zangar da za a yi.
Yayin da ya rage saura awanni 48 a fara zanga zangar yunwa da tsadar rayuwa,matasa sama da miliyan guda a Arewa sun ce ba za su shiga a yi da su ba.
Gwamna Ademola Adeleke ya gargaɗi masu shirin fitowa zanga zanga a watan Agusta su shiga taitayinsu, kar su kuskura kawo tashin hankali a jihar Osun.
Ahmad Yusuf
Samu kari