Ahmad Yusuf
11606 articles published since 01 Mar 2021
11606 articles published since 01 Mar 2021
Yayin da zanga zangar yunwa da rikiɗa ta koma tashe tashen hankula da satat dukiyar gwamnati da ta al'umma, gwamnatin Jigawa ta sa dokar zaman gida ta awanni 24.
Jami'an ƴan sanda sun tarwatsa masu zanga-zangar da suka matsa sai sun ga mai martaba sarkin Bauchi, sun harba masu barkonon tsohuwa mai sa hawaye.
Jami'an yan sanda sun buɗe wuta a kan iska domin tsorata masu zanga zsnga yayin da suka yi yunkurin toshe babban titin da motoci ke bi a Minna, jihar Neja.
Gwamnonin jihohi sun ja kunnen masu zanga zanga su bi hankali ban da yin duk wani abu da zai iya kawo tashin tashin a tsawon lokacin da za su ɗauka.
Babban sufetan ƴan sanda na ƙasa IGP Kayode ya ce rundunar ƴan sanda ba za ta zuba ido tana kallo wasu su tayar da tarzoma a ƙasar nan da sunan zanga zanga ba.
A ranar Alhamis, 1 ga watan Agusta, matasa za su hau kan tituna domin yin zanga zangar adawa da manufofin gwamnati da suka haifar da tsadar rayuwa.
Omoyele Sawore, ɗaya daga cikin masu jan ragamar shirya zanga zangar lumana da za a yi yau ya musanta raɗe-raɗin cewa an ɗage zanga zangar zuwa watan Oktoba.
Mai ba shugaban ƙaa shawara kan harkokin ɗalibai, Sunday Asefun ya ce suna zargin wasu masu ƙarfin juya gwamnati da ake ce ma Cabals da hannu a zanga zanga.
Rahotanni sun nuna aƙalla mutane 19 sun kwanta dama bayan wani bam da ƴan ta'addan Boko Haram suka dasa ya tashi a teburin mai shayi a jihar Borno.
Ahmad Yusuf
Samu kari