Ahmad Yusuf
11605 articles published since 01 Mar 2021
11605 articles published since 01 Mar 2021
Rahotanni sun bayyana cewa yan bindiga sun kashe ɗan sanda yayin da suka tarwatsa wani abun fashewa a shingen binciken ababen hawa a jihar Anambra.
Masu garkuwa da ɗaliban jami'a da hadiman shugaban ƙaramar hukumar Kabba/Buhu a jihar Kogi sun nemi N10m a matsayin kun fansa, sun sauko daga N100m.
Tsohon gwamna Kano, Malam Ibramin Shekarau ya buƙaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da tawagarsa su sake zama kan matakan da ya ɗauka tun da ya hau mulki.
Rahotanni sun nuna cewa duka fasinjoji 62 sun mutu a lokacin da wani jirgin sama ya yi mummunan hatsari a kusa da Unguwar da mutane ke saune a Brazil.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun shiga har cikin gida, sun yi awon gaba da wani malami, Sheih Isma'il Gausi a Zaria da ke jihar Kaduna da daren ranar Laraba.
Rahotanni daga yankin karamar hukumar Kajuru a jihar Kaduna sun nuna cewa ɓarayin daji sun hallaka Magajin Garin Gefe da ke yankin Kufana da tsakar dare.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanga ya bukaci gwamnatin tarayya ta zauna da masu zanga zanga kuma ta saurari kokensu domin ba su saɓawa doka ba.
Rahotanni sun tabbatar da cewa sojojin da aka tura garin Mararaba saboda zanga zanga sun tare babbar motar dakon kaya ɗauke da mutane sama da 30.
Tsohon shugaban ƙasa, Cif Olusegun Obasanjo ya shiga taron sirri da ƴan majalisar wakilan tarayya shida a Abeokuta, babban birnin jihar Ogun yau Juma'a.
Ahmad Yusuf
Samu kari