Ahmad Yusuf
11589 articles published since 01 Mar 2021
11589 articles published since 01 Mar 2021
Fitaccen limamin cocin nan, Primate Ayodele ya yi hasashen cewa cikin sauƙi APC za ta sake samun nasara idan PDP ta yi kuskuren bai wa Atiku takara a 2027.
Aaron Uzodike, sabon ɗan majalisar dokokin jihar Abia da aka ba rantsuwar kama aiki a makon nan ya musaɓta cewa yana shirin sauya sheƙa zuwa Labour Party.
Ana fargabar wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi awon gaba da kwamishinan matasa na jihar Anambra tare da mai ɗakinsa ahanyar zuwa Abuja.
Sakamakom sayar da Daloli ga wasu bankuna, darajar Naira ta fara dawowa kan Dalar Amurka a kasuwar gwamnati bayan shafe dogon lokaci tana faɗuwa.
Wasu shugabannin makaranta a jihar Legas sun shigar da Gwamna Babajide Sanwo Olu a ƙarar da suka nemi a biya su diyyar N11bn kan rusa wani ɓangarensu.
Hukumar zabe ta ƙasa mai zaman kanta INEC ta musanta zargin akwai tuntuɓen alkalami a sakamakon zaben shugaban kasa da aka sanar da wanda aka shigar a IREV.
Fitaccen malamin addinin Kirista, Primate Ayodele ya bayyana cewa za a iya samun tashin hankalin siyasa a zaɓen 2027 idan gwamnatin Tinubu ba ta gyara ba.
Hukumar ba da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA ta yi gargaɗin cewa mazauna Kano kusan miliyan huɗu na fuskantar barazanar ambaliyar ruwa a yankunansu.
Jiga-jigan APC da suka rike muƙamai daban daban a lokacin gwamnatin Abdullahi Ganduje sun kafa kungiya ta musamman domin taimakawa mabukata a Kano.
Ahmad Yusuf
Samu kari