Ahmad Yusuf
11589 articles published since 01 Mar 2021
11589 articles published since 01 Mar 2021
Majalisar maarautar Bauchi karkashin jagorancin Mai Martaba Sarkin Bauchi, Dr. Rilwanu Suleiman Adamu ta tuɓe sarautar sarautar Majidaɗi daga kan sanatan APC.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya nanata cewa yana nan kan bakarsa cewa N21m aka biyan kowane sanata a majalisar dattawa ta 10.
Yayin da ake tunkarar zaɓen gwamna a jihar Ondo, jam'iyyar PDP ta rasa wasu manyan kusoshi ciki har da hadiman tsohon gwamna da ƴan majalisar tarayya da jiha.
Kotun sauraron kararrakin zaben ƴan majalisa ta soke nasarar ɗan majalisar Igboeze North/Udenu, Simon Atigwe, ta ce sakamakon da aka bayyana ba gaskiya ba ne.
Hukumar tsaron fararen hula NSCDC ta tabbatar da mutuwar wasu matasa biyu bayan sun nutse a kududdufi a yankin karamar hukumar Birnin Kudu a Jigawa.
Majalisar dokokin jihar Ogun ta zartar da shawarin gurfanar da Olu na Obapemi a jihar Ogun bisa zarginsa da shiga rigimar fili ba tare da kwakkwarar shaida ba.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya ce an kama wasu ƴan siyasa bisa zargin tallafawa zanga zanga ɗa N4bn a Abuja da wasu jihohi.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Ahmed Usman Ododo ya fara cika alkawarin da ya ɗaukar wa alkalai na saya masu motocin aiki, ya miƙa masu karin guda 11.
Gwamnatin jihar Katsina ta janye dokar hana fita gaɓa ɗaya da ta sanya a faɗin kananan hukumomin jihar sakamakon abubuwan da suka faru a lokacin zanga zanga.
Ahmad Yusuf
Samu kari