Ahmad Yusuf
11589 articles published since 01 Mar 2021
11589 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu bisa dawo da sabon samfurin biyan tallafin man fetur a Najeriya.
Hukumar ƴan sandan Najeriya ta gayyaci shugaban ƙungiyar kwadago ta ƙasa, Joe Ajaero kan zarge-zarge da suka haɗa da ɗaukar nauyin ta'addanci da sauransu.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tsige shugaban hukumar alhazai ta ƙasa NAHCON kan badakalar aikin hajjin bana, ya naɗa Sheikh Farfesa Abdullahi Pakistan.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinibu ta ce za a fara sayarwa Ɗangote da ɗanyen mai a Naira a watan Oktoba mai zuwa.
Mutum 2 ƴan gida ɗaya sun rasa rayukansu yayin da ƙasa ta rufta kansu a ramin haƙar ma'adanai a kauyen Kakaki da ke ƙaramar hukumar Paikoro a jihar Neja.
Wani babban jigon APC, Kwamared Abdulhakeem Adegoke Alawuje ya yi hasashdn cewa ƴan Najeriya ba za su gujewa Tinubu ba a zaben shugaban ƙasa na 2027.
Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya musanta raɗe-raɗin takarar shugaban ƙasa a 2027, ya ce wasu ne ke son haɗa shi faɗa da Bola Tinubu.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da ɗaliban jami'o'in Jos da Maiduguri ranar Alhamis sun nemi iyaye da ƴan uwa su biya N50m a matsayin kuɗin fansa.
Gwamnan Sakkwato, Ahmed Aliyu ta tausayawa iyalan waɗaɓda suka mutu da sauran waɗanda haɗarin jirgin ruwa ya rutsa da su a kauyen Dundaye ranar Lahadi.
Ahmad Yusuf
Samu kari