Ahmad Yusuf
11578 articles published since 01 Mar 2021
11578 articles published since 01 Mar 2021
Kungiyar likitoci NMA reshen jihar Borno ta yi kora ga gwammatin Babagana Umaru Zulum ta ƙara zage dantse wajen ɗaukar matakan kare lafiyar jama'a Maiduguri.
Hukumar kididdiga ta ƙasa (NBS) ta bayyana cewa an fara samun sauƙin farashin kayayyaki a Najeriya a watan Agusta, 2024 idan aka kwatanta da watan Yuli.
A ranar 21 ga watan Satumba, 2024 INEC ta tsara gudanar da zaɓen gwamna a jihar Edo, mun tattaro muku ƴan takara 3 na sahun gaba da za su kata a zaɓen.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa aiki ya yi nisa kan batun tsara taswirar da za a bi wajen biyan sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta ba da hutun ranar Litinin, 16 ga watan Satumba, 2024 domin murnar zagayowar bikin Maulidin Annabi SAW wanda wasu Musulmai ke yi.
Gawurtaccen ɗan bindigar nan, Bello Turji ya yi magana kan tsohon ministan sadarwa, Sheikh Isah Pantami, ya ce yana da wazinsa da ya ji yana kafirta gwamnati.
Gawurtaccen ɗan bindigar nan da ya addabi al'ummar Zamfara, Bello Turji ya tabbatar da cewa ya sa harajin N50 kan mutanen garin Moriki a yankin Shinkafi.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Ogun ta tabbatar da ɓatan wasu mutum w bayan jirgin ruwan da suke ciki ya kife, ta ce ana ci gaba da koƙarin lalubo gawarsu.
Kwamitin gudanarwa na PDP ta ƙasa ya zauna taro jiya Alhamis a birnin Abuja ƙarƙashin muƙaddashin shugaba, Umar Damagum. An amince da gangamin Rivers.
Ahmad Yusuf
Samu kari