Ahmad Yusuf
11578 articles published since 01 Mar 2021
11578 articles published since 01 Mar 2021
Jami'an rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar hallaka ƴan bindiga hudu a lokacin da suka kai samame sansaninsu da yammacin ranar Litinin a jihar Ƙaduma.
Tsohon mataimakin shugaban APC na shiyyar Arewa maso Yamma, Salihu Lukman, ya ce ƴan Najeriya za su buga Bola Tinubu da ƙasa a babban zaɓen 2027.
Rahotanni sun nuna cewa dakarun sojojin Najeriya da askarawan Zamfara sun kai ɗauki garin Moriki da ke ƙaramar hukumar Shinkafi bsyan cikar wa'adin haraji.
Gwamnatin Anambra ta hannun ma'aikatar mata da walwalat jama'a ta ba da umarnin gudanar da bincike kan kisan wata mata da ake zargin mijinta da daɓa mata wuƙa.
Hedikwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa zuwa yanzu ƴan ta'adda 125,517 tare da iyalansu sun miƙa wuya, sojoji sun samu nasarori da dama a Najeriya.
Yayin da ake jimamin mummunar ambaliyar da ta afku a Maidugurin jihar Borno, ruwa ya sake yin ɓarna a yankin ƙaramar hukumar Lere ta jihar Kaduna.
Rahotanni sun nuna cewa wasu mazauna birnin Maiduguri sun fara komawa gidansu biyo bayan janyewar ruwan ambaliya da safiyar yau Laraba a jahar Borno.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da buƙatar belin masu zanga zanga 10 da ake tuhuma da cin amanar ƙasa, ta gindaya masu sharuɗdan beli
Gwamna Babagana Umaru Zulum ya tabbatar da karɓar N3bn daga gwamnatin tarayya yayin da ambaliya ta tarwatsa mutane sama da miliyan guda a Maiduguri.
Ahmad Yusuf
Samu kari