Ahmad Yusuf
11578 articles published since 01 Mar 2021
11578 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya baro babban ofishin hukumar EFCC ta ƙasa da ke Abuja, ya ce jami'ai sun amince ya tafi ba tare da sun masa tambayoyi ba.
Rahotanni daga jihar Anambra a Kudu maso Gabashin Najeriya sun nuna wasu miyagu sun sace shugaban kauyen Abatete, High Chief Ezebinobi Ezeigbo ranar Talata.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce shi da sauran gwamnonin PDP sun fara aiki kan yadda za a maido da kujerar shugaban jam'iyya Arewa ta Tsskiya.
Kwamitin da aka kafa domin sa ido kan rabon tallafin shinkafa a Kano ya ce jihar ta samu tirela 19 daga gwamnatin tarayya kuma an gama tsarin rabawa talakawa.
A kokarin warware rigimar siyasar jihar Ribas, ƴan majalisar amintattu BoT na jam'iyyar PDP sun gana da Nyesom Wike a babban birnin tarayya Abuja ranar Talata.
Majalisar dinkin duniya ta sanar da cewa za ta bada tallafin Dala miliyan 6, kimanin N10bn a kudin Najeriya ga waɗanda ambaliya ta rutsa da su Maiduguri.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce jiharss na da wadataccen ruwan da zai kashe kowace irin wuta, ya ce watakila ya faɗi wasu kalamai da suka ɓata ran Wike.
Femi Falana ya ce kamfanin mai na kasa NNPC ya karya dokar PIA da ta bai wa kasuwa damar ƙayyade farashin man fetur a Najeriya, ya ce babu ruwan gwamnati.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kai farmaki coci guda biyu a yankin ƙaramar hukumar Kajuru a Kaduna, sun hallaka mutane 3 tare da sace wasu akalla 30 ranar Lahadi.
Ahmad Yusuf
Samu kari