Ahmad Yusuf
11578 articles published since 01 Mar 2021
11578 articles published since 01 Mar 2021
Bayan labarin sojan ruwa, Seaman Abbas Haruna, shirin Brekete Family ya sake zuwa da wani labarin ƴan sanda. waɗanda suka karɓe N1000 suka bar abun N800,000.
Sarakunan yankin Neja Delta sun bayyana cikakken goyon bayansu ga shugaban sa Bola Ahmed Tinubu, sun ce manufofinsa za su amfani mutanen yankunansu.
Shugaban rukunin kamfanonin BUA Group, Alhaji AbdulSamad Rabiu BUA ya bai wa waɗanda ambaliya ta shafa a jihar Borno tallafin N2bn na kudi da kayan abinci.
Babban bankin Najeriya CBN ya ce man feturin matatar Ɗangote zai taka muhimmiyar rawa wajen daidaita farashin sufuri da sauke farashin abinci a ƙasa.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da naɗin Mai shari'a Kidirat Kekere-Ekun a matsayin alkalin alƙalai CJN.
Yayin da ake shirin tunkarar zaɓen kananan hukumomi, wasu daga cikin kantomomin tsagin Gwamna Fubara sun fice daga PDP zuwa jam'iyyar APP a Ribas.
Majalisar wakilan tarayya ta ɗage zaman yau Talata, 24 ga watan Satumba, domun karrama marigayi Sanata Ifeamyo Ubah wanda ya rasu lokacin tana hutu.
Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta IPMAN ta ce sun fara tattaunawa da matatar Ɗangote domin fara ciniki kai tsaye ba tare da biyowa ta hannun NNPCL ba.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Pantami ya buƙaci matasa su tashi tsaye su nemi ƙwarewa a manyan fannonin ilimin zamani.
Ahmad Yusuf
Samu kari