Ahmad Yusuf
11568 articles published since 01 Mar 2021
11568 articles published since 01 Mar 2021
Rahotanni daga jihar Zamfara a Arewacin Najeriya sun nuna cews jami'an tsaro sun ƙara kashe wani gawurtaccen ɗan bindiga a yankin karamar hukumar Gusau.
Majalisar dattawan Najeriya ta tabbatar da naɗin Mai Shari'a Kudirat Kekere-Ekun a matsayin shugabar alƙalan Najeriya bayan bukatar shugaban ƙasa Bola Tinubu.
Gwamna Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kaddamar da fara taba kayan tallafi da kuɗaɗe ga waɗanda ibtila'in ambaliya ya shafa a Maiduguri, jihar Borno.
Bayan wasiƙar da Bola Tinubu ya aika, majalisar dattawa ta fara aikin tantance sabuwar shugabar alkalan Najeriya watau CJN, Mai Shari'a Kekere-Ekun a Abuja.
Jam'iyyar NNPP reshen jihar Nasarawa ta gano cewa rabuwar kan shugabanninta na ƙasa ne ya jawo ƴan majalisa da take da du suka sauya sheƙa zuwa APC.
Bayan labarin sojan ruwa, Seaman Abbas Haruna, shirin Brekete Family ya sake zuwa da wani labarin ƴan sanda. waɗanda suka karɓe N1000 suka bar abun N800,000.
Sarakunan yankin Neja Delta sun bayyana cikakken goyon bayansu ga shugaban sa Bola Ahmed Tinubu, sun ce manufofinsa za su amfani mutanen yankunansu.
Shugaban rukunin kamfanonin BUA Group, Alhaji AbdulSamad Rabiu BUA ya bai wa waɗanda ambaliya ta shafa a jihar Borno tallafin N2bn na kudi da kayan abinci.
Babban bankin Najeriya CBN ya ce man feturin matatar Ɗangote zai taka muhimmiyar rawa wajen daidaita farashin sufuri da sauke farashin abinci a ƙasa.
Ahmad Yusuf
Samu kari