Ahmad Yusuf
11568 articles published since 01 Mar 2021
11568 articles published since 01 Mar 2021
Babban limamin cocin nan da ya shahara wajen tsoma baki a harkokin siyasa Primate Ayodele ya ce PDP na dab da tasa wani gwamna wanda zai koma wata jam'iyya.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nemi agaji daga gwamnatin tarayya da sauran masu hannu da shuni da ƙungiyoyi sakamakon ambaliyar ruwa a kananan hukumomo 16.
Ma'aikatar ilimi ta tarayya ta gargaɗi ƴan Najeriya su kaucewa duk wani dako da aka turo masu ta layin wayar minista, Farfesa Tahir Mamman saboda an yi masa kutse.
Masu shirya zanga zanga ranar 1 ga watan Oktoba, 2024 sun rubuta wasiƙar neman ƴan sanda sun samar masu ingantaccen tsaro a lokacin da suka fito.
Gwamna Umo Edo na jihar Edo ya godewa masu fatan aƙheri da jimamin rasuwar mai ɗakinsa Patience, wacce Allah ya yiwa cikawa a Asibiti jiya Alhamis.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci zababben gwamnan jihar Edo, Monday Okpebolo ya toshe kunnuwansa daga ƴan hayaniya, ya yiwa al'umma aiki.
Darajar kudin Najeriya ta kara faduwa a farashin gwamnati da kasuwar fayan fage ta ƴan canji ranar Laraba, 25 ga watan Satumba, 2024, Dala ta koma N1,9l680.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta bai wa zababben gwamnan jihar Edo takarɗat dhaidar lashe zaben da aka yi ranar Asabar, 21 ga watan Satumba, 2024.
Tsohon kakakin kwamitin kamfen PDP a 2023, Daniel Bwala ya ce sai dai zato amma babu wanda ya san ainihin waɗanda Tinubu zai kora da waɗanda za su tsaya.
Ahmad Yusuf
Samu kari