Ahmad Yusuf
11567 articles published since 01 Mar 2021
11567 articles published since 01 Mar 2021
Gwamnatin tarayya ta ce ƙasar China a shirye take ta ƙara bai wa Najeriya bashin maƙudan kuɗi, ta ce Tinubu bai roki a yafewa kasar nan wani bashi ba.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gargaɗi Kanawa masu shirin fita zanga-zanga ranar 1 ga watan Oktoba, ta ce ba za ta bari a karya doka da oda ba.
Wata ƙungitar matasa ta bukaci al'ummar jihar Kaduna su ci gaba da harkokinsu na yau da kullum, ka da su bari a yaudare su, su shiga zanga zangar yunwa.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa nan ba da daɗewa ba duhu zai yaye, harske ya bayyana a Najeriya, ya roki mutane su ƙara hakuri.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ƙalubalanci masu adawa da shi a PDP, ya ce dukkansu ya fi ƙarfin ya tsyaa yana takun saka da su.
Rundunar sojojin haɗin guiwa da ke aikin wanzar da zaman lafiya a yankin Tafkin Chadi ta tabbatar da miƙa wuyan wani kwamandan Boko Haram, Bochu Abacha a Borno.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa waɗanda za su jagoranci hukumar raya Arewa maso Yamma bayan rattaɓa hannu a kudirin dokar kirkiro hukumar.
Jam'iyyar APC a matakin gunduma ta dakatar da tsohon sakataren yaɗa labaran jam'iyyar na jihar Kwara, Alhaji Tajuedeen Aro bisa zargin cin amana da zagon ƙasa.
Hukumar kula da jin daɗin alhazai ta kasa watau NAHCON ta ce hukumomin Saudiyya sun canza tsarin samar da abinci ga alhazai da ɗakunan kwanansu a baɗi.
Ahmad Yusuf
Samu kari