Ahmad Yusuf
11567 articles published since 01 Mar 2021
11567 articles published since 01 Mar 2021
'Yan wasan kwallon kafa na Najeriya watau Super Eagles sun dawo gida Najeriya bayan 'wulakanta' su a filin jirgin Libya, sun dawo ba tare da buga wasa ba.
Gwamnatin jihar Kogi ta kara kira ga gwamnatin tarayya da ƙungiyoyin agaji na duniya su kawo ɗauki sakamakon mummunar ambaliyar da ta raba mutane da mahallansu.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu ya sanar da rangwamen kaso 55% na farashin shinkafa da wasu kayayyaki domin rage raɗaɗin halin kuncin da ake ciki.
Sabon shugaban tsagin PDP na ƙasa, Mohammed Yayari ya ce an naɗa shi ke domin ya dawo da babbar jam'iyyar ka ganyarta, ya ce zai yi aiki tukuru ba kama hannun yaro.
Rahotannin da muka samu da safiyar Litinin ya nuna cewa wani bene mai hawa 2 ya ruguje a layin Amusu da ke jihar Legas, hukumar LASEMA ta ce abin ya zo da sauki.
Kungiyar ƴan Kabilar Kuteb KYN ta zargi gwamnatin Taraba da shirya rusa fadar Ukwe mai cike da tarihi da al'adu tare babban Masallacin Juma'a a garin.
Ana zargin wani matashi ɗan shekara 30 a duniya ya daɓawa amaryarsa wuƙa har lahira bayan wata taƙaddama ta haɗa su, ya kuma banaka mata wuta a Legas.
Rahotanni suj nuna cewa wasu miyagu sun buɗe wuta a yankin ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike a jihar Ribas tun kafin isowar malaman zaɓe yau Asabar.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta sanya ranar 11 ga watan Oktoba, 2024 domin fara sauraro karar jam'iyyar APC da ta nemi hana zaɓen kananan hukumomi.
Ahmad Yusuf
Samu kari