Ahmad Yusuf
11563 articles published since 01 Mar 2021
11563 articles published since 01 Mar 2021
Sanata Mohammed Ali Ndume ya bayyana cewa garambawul din da Bola Tinubu ya yi ci gaba ne da ake bukata amma har yanzu akwai sauran aiki a gabansa.
Da alamu dai rikicin NNPP ya ɗaba kan manyan jiga-jiganta, taron Dr. Rabiu Kwankwaso da ƴan majalisar tarayya na Kano ya ƙara nuna ɓarakar da ta kunno kai.
Rahotanni sun bayyana cewa al'ummar jihar Kano sun bi dokar takaita zirga zirga sau da ƙafa yayin da harkokin zaɓe suka fara kankama a jihar Kano yau Asabar.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa shugaban kasa yana da niyya mai kyau ga ƴan Najeriya, ya bukaci a ci gaba da yi masa addu'a.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sanya dokar taƙaita zirga-zirgar ababen hawa a faɗin kananan hukumomi 44 domin a yi zabe lafiya a tashi lafiya yau Asabar.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya amince da N70,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikatan gwamnati bayan ya karɓi rahoton kwamiti.
Gwamna Mohammed Umaru Bago ya gana da ƴan kwadago, ya sana da N80,000 a matsayon sabon albashin mafi karanci da za a biya ma'aikata a jihar Neja.
Babbar kotun tarayya mai zama a Kano ta tsige ƴan takarar ciyaman 44 na jam'iyyar NNPP a zaben da ake shirin yi idan Allah ya kaimu gobe Asabar a jihar.
Wasu sarakuna sun fara musayar yawu a jihar Osun, ana zargin Oba Ojelabi da neman kwace wasu yankuna da ba nasa ba, an bukaci Gwamna Adeleke ya sa baki.
Ahmad Yusuf
Samu kari