Ahmad Yusuf
11564 articles published since 01 Mar 2021
11564 articles published since 01 Mar 2021
Masu ruwa da tsaki na PDP a shiyyar Arewa ta Tsakiya sun fara zaman tattaunawa domin lalubo wanda za su gabatar a matsayin wanda zai maye gurbin Damagum.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa Bola Tinubu ya yi la'akari da ra'ayoyin ƴan Najeriya wajen yanke ministocin za a kora, ta faɗi tsarin da aka bi wajen tantancewa.
Gwamnonin PDP da sauran masu ruwa da tsakin da suka halarci taro ranar Talata sun nuna damuwa kan rigingimun cikin gidan da suka ƙi karewa a jam'iyyar.
Dan takarar gwamnan jihar Ribas na jam'iyyar AA a zaɓen 2023 kuma tsohon kwamishinan Amaechi, Dr. George ya dawo APC a hukumance, Ganduje ya masa maraba.
Gwaman Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta gama shirin samun nasara a zaben gwamnan Ondo mai zuwa, ya ce Ganduje zai sha mamaki.
Gwamna Dauda Lawal da Malam Dikko Radda sun gana da ninistan tsaro, Badaru Abubaƙar da mai ba da shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu kan matsalar tsaro.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya godewa mutum 5 da ya sallama daga matsayin ministoci tare da yi masu fatan alheri a duk harkokin da za su sa a gaba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya maye gurbin dakatacciyar ministar jin kai da yaki da talauci, Dr. Betta Edu, ya naɗa Dr Nentawe Yilwatda a matsayin minista.
Shugbaan ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Sunday Dare, tsohon minista a gwamnatin Muhammadu Buhari a matsayin mai ba shi shawara ta mussmman.
Ahmad Yusuf
Samu kari