Ahmad Yusuf
11563 articles published since 01 Mar 2021
11563 articles published since 01 Mar 2021
Manchester United ta shiga kasuwar neman sabon kocin da zai maye gurbin Erik Ten Hag, wanda ya ta kora bayan West Ham ta doke United da ci 2 da 1.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bayar da umarnin rufe makarantar da wani ɗalibin SS2 ya rasu sakamakon azabtarwar malami, ya sa a yi bincike.
Wasu tsagerun ƴan fashin daji sun kai hari kauyen Muridi da ke yankin ƙaramar hukumar Isa a jihar Sakkwato, sun kashe manoma huɗu tare da sace wasu da dama.
Majalisar dattawa ta fara shirin tantance mutum 7 da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa a matsayin sababbin ministoci bayan ya yi garambawul.
Zakakurin ɗan wasan tsakiya mai taka leda a Manchester City, Rodri ya samu nasarar lashe kyautar ɗan wasa mafi hazaƙa a shekarar 2024 watau Ballon D'Or a Faris.
Matashin ɗan wasan Barcelona, Lamine Yamal ya zama lamba ɗaya a jerin matasna ƴan kwallon da ba su haura shekara 21 ba a duniya, an ba shi kyauta a Faris.
Tsohon shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta ƙasa watau NDLEA, Fulani Kwajafa ya riga mu gidan gaskiya bayan ƴat gajeruwar rashin lafiya.
Kotun majistire ta yankewa mutum 2 da ta kama da laifin haɗa baki da aikata rashin gaskiya kan Ɗantata da T Gwarzo hukuncin ɗaurin watanni shida a gidan yari.
Wani limamin cocin katolika, Rabaran Tsomas ya nuna halin dattako, inda ya mika kansa ga ƴan bindiga domin su saki ɗalibai 2 da suka yi garkuwa da su a Edo.
Ahmad Yusuf
Samu kari