Ahmad Yusuf
11562 articles published since 01 Mar 2021
11562 articles published since 01 Mar 2021
Wata kungiya ta magoya bayan Dr. Abdullahi Umar Ganduje ta bayyana Ibrahim Ɗan'azumi Gwarzo a matsayin ɗan takararta na shugabancin APC reshen jihar Kano.
Gwamnonin jihoji 36 sun yu zama a sakatariyar NGF da ke birnin tarayya Abuja kan wasu muhimman batutuwa da suka shafi kasa da kungiyarsu a jiya Laraba.
Kotun daukaka kara mai zama a a babban birnin tarayya Abuja ta tanadi hukunci kan korafe-korafe huɗu da aka shigar gabanta dangane da rikicin sarautar Kano.
Shugaban kungiyar likitoci masu neman kwarewa NARD ta ƙasa, Tope Zenith Osundara, ya tabbatar da dawowar likitar da aka yi garkuwa da ita tun Disamɓa.
Sanata Rufai Hanga mai wakiltar Kano ta Tsakiya a majalisar dattawa ya ce naɗin Yusuf Abdullahi Ata tankar barazana cee gare shi saboda mazaɓarsu ɗaya.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya yi ikirarin cewa APC za ta karɓe Kano a babban zaɓe mai zuwa, ya faɗi haka ne a zauren majalisa.
Hedkwatar tsaron Najeriya watau DHQ ta musanta ikirarin majalisar dokokin jihar Neja cewa ƴan ta'adda sun kwace sansanin ɗaukar horon sojoji a Kontagora.
Sabon ministan harkokin jin kai, Nentawe Yilwatda, ya shaidawa majalisar dattawa cewa talakawa sun fi yawa a Arewacin Najeeiya, ya kamata a canza tsari.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya ce babu dalilin da zai sa Arewa ta juyawa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu baya, ya ve tsarin haraji ne suke kuka da shi.
Ahmad Yusuf
Samu kari