Ahmad Yusuf
11553 articles published since 01 Mar 2021
11553 articles published since 01 Mar 2021
Allah ya yi wa tsohon mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Kwara, Hon Christopher Ayeni rasuwa sakamakon wani mummunan hatsari da ya rutsa da shi.
Gwamnatin tarayya karkashin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa zuwa yanzu mutane miliyam 25 sun samu tallafin rage raɗaɗi kowane N25,000 a sassan Najeriya.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Katsina ta yi caraf da wani karamin yaro ɗan shekara 16, Nuhu Haruna, bisa zargin kashe abokiyar zaman mahaifiyarsas a Dutsinma.
Rahotanni daga makusanta da iyalai sun tabbatat da rasuwar shugaban hukumar OYCSDA kuma tsohon ɗan majalisar dokokin jihar Oyo, Hamid Babatunde Eesuola.
Yayin da ƴan Najeriya ke fama da yanayin rayuwa, dillalan mai sun tashi farashin man fetur kwanaki kaɗan bayan NNPCL ya ƙara tsadar lita a gidajen mansa a Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta tabbatar da cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana da sanatocin PDP uku kan matsalar tsaro da ta hana manoma aiƙi a jihar Kebbi.
Wata kungiya ta magoya bayan Dr. Abdullahi Umar Ganduje ta bayyana Ibrahim Ɗan'azumi Gwarzo a matsayin ɗan takararta na shugabancin APC reshen jihar Kano.
Gwamnonin jihoji 36 sun yu zama a sakatariyar NGF da ke birnin tarayya Abuja kan wasu muhimman batutuwa da suka shafi kasa da kungiyarsu a jiya Laraba.
Kotun daukaka kara mai zama a a babban birnin tarayya Abuja ta tanadi hukunci kan korafe-korafe huɗu da aka shigar gabanta dangane da rikicin sarautar Kano.
Ahmad Yusuf
Samu kari