Ahmad Yusuf
11538 articles published since 01 Mar 2021
11538 articles published since 01 Mar 2021
Rahotannin da muka samu yanzu haka sun nuna cewa wani abin fashewa da ake zargin bom ne ya tashi da mutane a kusa da wata kasuwa a Jos, babban birnin Filato.
Wasu mahara da ake kyautata zaton ƴan kungiyar asiri ne sun kashe wani mutumi mai suna Ɗanladi a shagon abokinsa ana dab da ɗaura masa aure a Edo.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP reshen babban birnin tarayya Abuja, Alhaji Alhassan Gwagwa ya kwanata dama yana da shekaru 81 a duniya ranar Litinin.
Shugaban majalisar wakilai, Rt Hon. Tajudeen Abbas ya bayyana cewa galibin ƴam Najeriya ba su fahimci nauyin da ƙe kan ƴan majalisa a tsarin demokuraɗiyya ba.
Gwamnan Benuwai, Hyacinth Alia ya sanar da maido da antoni janar kuma kwamishinan shari'a kan kujerarsa bayan ya cika haruddan da aka gindaya masa.
Bulama Bukarti, lauya mai fafutuka rkare hakkin dan adam ya ce yan ta'addan Lakurawa sun karbe matsayin wasu sarakunan gargajiya a yankunan jihar Kebbi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmes Tinubu ya yi kira da jagororin APC reshen jihar Oyo su haɗa kai, su kwace mulkin jihar a zaben 2027 saboda tana da muhimmanci.
Manchester United ta tabbatar da ƙarisowar sabon kocin da ta ɗauka, Ruben Amorim, sannan an sallami kocin rikon kwarya da ƴan tawagarsa yau Litinin.
Sanatan Neja ta Gabas, Mohammed Sani Musa ya ce ba a fahimci abin da yake nufi ba kan cire tallafin mai, ya ce wasu mutane kalilan ke cinye kudin da ake warewa.
Ahmad Yusuf
Samu kari