Ahmad Yusuf
11539 articles published since 01 Mar 2021
11539 articles published since 01 Mar 2021
Yayin da ake shirye-shiryen rantsar da zababben gwamnan jihar Edo a mako mai zuwa, an fara musayar yawu tsakanin jam'iyyar APC da gwamnati mai barin gado.
Mataimakin gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Umar Tafida da mai martaba Sarkin Argungu sun halarci jana'izar mutum 15 da aka kashe a kauyen Mera kwanan nan.
Kamfanin rarraba wutar lantarki a Najeriya watai TCN zai ɗauki akalla makonni uku yana gyaran wasu layukan wuta da aka gano suna yawan ba da matsala.
Yayin da kamfanin NNPCL da ƴan kasuwa ke tsallake matatar Ɗangote, wasu kasashe takwas sun nuna sha'awar fara kasuwanci da mtatar attajirin ɗan kasuwar.
Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya bayyana cewa wutar lantarkin jihar Bayelsa ta lalace tun watanni 3 da suka shige har yau jama'a na rayuwa a duhu.
Shugaban kwamitin kudi na majalisar dattawa, Sani Musa ya ce da jihohi na zuba kuɗaɗen da aka tura masu a bangaren da ya dace, yan Najeriya ba zasu wahala ba.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo Olu ta hannun kwamishinan shari'a ya ba da umarnin sakin fursunoni 55 daga gidan gyaran hali domin rage cunkoso.
Wasu manyan jiga jigai da suka sauya sheka daga APC zuwa PDP sun fitar da sanarwa, sun bayyana abin da ya sa suka yanke wannan hukunci na canza sheƙa.
Gwamnan jihar Edo mai barin gado, Godwin Obaseki ya ce an faɗa masa EFCC ta gama shirin yin ram da shi bayan ya miƙa mulki ga sabon gwamna a makon gobe.
Ahmad Yusuf
Samu kari