Ahmad Yusuf
11535 articles published since 01 Mar 2021
11535 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatinsa ta himmatu wajen nemo masu zuba hannun jari a ɓangaren kiwo domin magance rikicin makiyaya da manoma.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta sake ɗage taron kwamitin zartarwa na ƙasa watau NEC wanda ta shirya yi a makon gobe ranar 28 ga watan Nuwamba, 2024.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na ƙasa, Cif Bode George ya roƙi Atiku Abubakarz ya hakura da burin zama shugaban kasa, ya koma gefe a zaben 2027.
'Yan Najeriya musamman a Arewa sun yi ca kan katin gayyatar ɗaura aurwn yaran mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, wanda za a yi a fadar Aminu.
Kotun mai daraja ta farko a Najeriya ta rusa dokar caca 2025 wadda majalisar dokokin tarayya ta kafa, ta ce ƴan majalisa ba su hurumin yin doka kan wasan caca.
Injiniya Faozey Nurudeen, wanda ya yi takarar sanata a inuwar Accord Party a zaben 2023, ya bar jam'iyyar, ya ce nan ba da jimawa ba zai sanar da mataki na gaba.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da buƙatar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu wanda ya nemi a ba shi damar ya sake karɓo rancen kudi daga waje.
Shugaban marasa rinjaye a majalisar dattawa, Sanata Abba Moro ya ce babu abin da ya zame wa PDP alaƙallkai kamar rigingimun cikin gida kuma komai zai wuce.
Yayin da ake shirye-shiryen birne marigayi Sanata Ifeanyi Ubah, Gwamnatin Anambra ta ba ɗaliban makarantun Nnewi hutu saboda komai ya tafi lafiya.
Ahmad Yusuf
Samu kari