Ahmad Yusuf
10751 articles published since 01 Mar 2021
10751 articles published since 01 Mar 2021
Hedkwatar tsaron Najeriya ta sha alwashin cewa duk mai hannu a harin da aka kashe daruruwan musulmi a jihar Kwara zai fuskanci hukunci daidai da abinda ya aikata.
Sanata mai wakiltar Kwara ta Kudu a Majalisa Dattawa, Sanata Lola Ashiru ya ayhana shirinsa na neman zama gwamnan Iwara karkashin inuwar APC a zaben 2027.
Shugaban hukumar alhazan Najeriya, Farfesa Abdullahi Saleh Usman ya yi murabus kamar yadda rahotanni daban-daban suka tabbatar a daren yau Litinin.
Hukumar Alhazan Najeriya ta tabbatar da rufe karbar kudin aikin Hajjin 2026, ta kuma roki Saudiyya karin lokaci domin rijistar ragowar wadanda suka biya kudinsu.
Tsohon mataimakin mai magana da yawun APC, Timi Frank ya rubuta wasika zuwa ga Shugaba Donald Trump kan gyaran dokar zabe da shirin magudi a 2027.
Uwargidar shugaban kasar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ya bayyana cewa ba ta taba tunanin samun karramawa daga shugaban Amurka, Donald Trump ba.
Rahoton binciek da bin diddigin aiwatar da kasafin kudi ya gano yadda aka cusa wasu ayyuka da anr iga an yi su d karkatar da kudaden wasu a mulkin Shugaba Tinubu.
Jigon jam'iyyar ADC, Okonkwo ya bukaci a gaggauta sauke shugaban Majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio saboda makiyi ne ga tsarin dimokuradiyya.
Kungiyar mabiyar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da aka fi sani da Kwankwasiyya ta jinjinawa mataimakin gwamnan Kano, Aminu Gwarzo da sauran yan amana.
Ahmad Yusuf
Samu kari