Ahmad Yusuf
11432 articles published since 01 Mar 2021
11432 articles published since 01 Mar 2021
Hukumr Hisbah ta tabbatar da kama wasu matasa mazs da mata 16 bisa zargin su da aikata ayyukan rashin da'a, an fara kokarin yi masu nasiha kafin sakinsu.
Gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya ta goyi bayan kiran da yan Majalisar wakilai na tsagin adawa suka yi ga Shugaba Bola Tinubu kan matsalolin kasar nan.
Nasarar da kasar Ghana ta samu kan Panama a wasan farko na gasar cin kofin duniya ta 2026 ta bata damar zama kasa ta biyu da ta samu nasarori 6 bayan Najeriya.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta karbi bayanai tare da amince wa da kudirin kafa rundunar yan sandan jihohi yayin da tsaro ke kara tabarbarewa.
Babbar kotun jihar Kogi ta sami wani jagoran dabar yan bindiga, Jibrin Halilu da laifin garkuwa da makwabcinsa tare da kashe shi, ta umarci a rataye shi.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bukaci gwamnatocin tarayya da na jihohi su kara zage damtse kan matsalar tsaro.
Kungiyar matasan Arewa ta AYA ta yi zargin cewa wasu manyan yan siyasa sun fara kulla-kulla domin ganin an sauke manyam hafsoshin tsaron kasar nan.
Yan majalisar wakilan tarayya na jam'iyyun adawa sun bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci kasar nan yadda ya kamata ko ya yi murabus.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya da hadin gwiwar jami'an tsafo sun yi nasarar ceto mutane hudu daga hannun masu garkuwa da mutane, an kai su asibiti.
Ahmad Yusuf
Samu kari