Ahmad Yusuf
11530 articles published since 01 Mar 2021
11530 articles published since 01 Mar 2021
Gwamnan babban bankin Najeriya, Yemi Cardoso ya ce har yanzun tattalin arzikin Najeriya na tsaka mai wuya, ya ce akwai kalubale masu tarin yawa a ƙasar nan.
Mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya dawo da Fatima Umaru Shinkafi a matsayin shugabar hukumar bunƙasa harkokin haƙar ma'adanai watau SMDF, PAGMI.
Mamban majalisar wakilan tarayya, Benedict Etanabene ya yi ikirarin cewa ƴan majalisar LP da suka koma APC sun yi haka ne don fara shirin babban zaɓen 2027.
Tsagin NNPP karkashin jagorancin Agbu Major ya tabbatar da cewa matakin korar Kwankwaso da ƴan Kwankwasiyya yana nan daram, su ba ƴan jam'iyya bane.
Rundunar ƴan ssnda reshen jihar Tarabs ts tabbatar da faruwar hare-haren ƴan bindiga biyu a yankin Jalingo, an kashe wsta yar kasuwa da limamin coci.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika saƙon ta'aziyya ga iyalan Marigayi Sheikh Muyideen Bello, wanda Allah ya yi ma rasuwa ranar Juma'a a Ibadan.
Sakataren gwamnatin jihar Kano ya bayyana cewa sun yi matuƙar mamaki da suka samu labarin jami'an tsaro sun hana shiga da fita a fadar sarkin Kano.
Gwamnan Imo, Hope Uzodinma ya yi kira ga ƴan Najeriya kada su zauna a duhu suna sukar abin da ba su da ilimi a kansa, ya buƙaci mutane su karanta kudirin haraji.
Kungiyar gwamnoni ta Najeriya NGF ta nuna damuwa kan harin bam da ake zargin ƴan ta'adda da dasawa a titin Dansadau a jihar Zamfara, ta yi alhini.
Ahmad Yusuf
Samu kari