Ahmad Yusuf
11531 articles published since 01 Mar 2021
11531 articles published since 01 Mar 2021
Hukumar jin daɗin alhazai ta ƙasa watau NAHCON ta maidawa kowane maniyyaci N60,080 a jihar Kebbi saboda wani hakkinsu da ba a biya masu ba a 2023.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cews ko alama ba jihar Legas ce za ta fi amfana da sabon kudirin dsuya fasalin harajin shugaba Boa Tinubu ba.
Yayin da jam'iyyar LP ta duƙufa aikin haɗa tsari a jihohi domin tunkarar zaɓen 2027, tsohon ɗan takararta a jihar Edo, Kenneth Imansuangbon ya fice daga cikinta.
Gwamna Seyi Makinde ya bayyana cewa ba za su bari shugaban APC na ƙasa ya cimma burinsa ba a zaɓukan da za a yi a jihohin Osun da Oyo nan gaba ba.
Gwamna Ahmed Usman Ododo na jihar Kogi ya ba da umarnin rufe kasuwar Zango, ya hana direbobi ajiye manyan motoci saboda tabarbarewar tsaro a yankin.
Ciyaman na ƙaramar hukumar Igbo Ekititi. Eric Odo ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta fara bai wa matan da suka rasa mazajensu alawus a kowane wata.
Magoya bayan APC sun fara rokon ministan harkokin tattalin arzikin ruwa, Oyetola ya sake komawa ya nemi takarar gwamnan jihar Osun a zaɓen 2026 da ke tafe.
Hukumar alhazai ta jihar Kano ta mayarwa kowane alhaji alhaji sama da N61,000 sakamakon ɗaukewar wutar lantarki a Minna lokacin aikin hajjin shekarar 2023.
Yan kwadago sun fasa shiga yajin aikin da suka yi niyya bayan Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom ya amince da N80,000 a sabon mafi ƙarancin albashi.
Ahmad Yusuf
Samu kari