Ahmad Yusuf
11530 articles published since 01 Mar 2021
11530 articles published since 01 Mar 2021
Babbar kotun tarayya ta hana belin Alhaji Yahaya Bello, tsohon gwamnan jihar Kogi da EFCC ke zargin ya haɗa kai da wasu sun canzawa wasu kuɗaɗe hanya.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa idan aka bar ƴan Najeriya suka nuna fushinsu kan mulkin APC a 2027, ƴan adawa za su karbi mulki kamar yadda ta faru a Ghana.
Sabon hafsan rundunar sojin kasa ta Najeriya, Laftanar Janar Oluyede ya bayyana cewa ya bai wa shugaban ƙasa tabbacin matsalar tsaro za ta zama tarihi nan kusa.
Paul Ibe, mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban ƙasa ya ce haɗa kan maoi gidansa Atiku Abubakar da Peter Obi zai kawo karshen mulkin APC.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya ce mahaifinsa na fuskanci tsana, hassada da tsangwama a kauyensu sabida Allah ya masa arziki lokaci guda.
Bayan Majalisa ta tabbatar da naɗinsa, sabon hafsan rundunar sojin Njeriya, Laftanar Janar Oluyede ya kama aiki a hukumance yau Litinin, 9 ga Disamba.
Kamfanin mai na kasa watau NNPCL ya fara tura saƙonni ga waɗanda suka ci jarabawar CBT da aka kammala, ya gayyace su zuwa tattaunawar baki kafin ɗaukarsu aiki.
Gwamnatin tarayya ta ce Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya ɗauki lamarin abinci da matuƙar muhimmanci, burinsa kowa ya ƙoshi kafin ya kwanta a kowace rana.
Duyar tsohon gwamnan jihar Delta, Erhiatake Ibori-Suenu ta bayyana cewa babu wata doka da ta haramta nata barin jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulkin ƙasar nan.
Ahmad Yusuf
Samu kari