Ahmad Yusuf
11529 articles published since 01 Mar 2021
11529 articles published since 01 Mar 2021
Masu ruwa da tsakin PDP a shiyyar Arewa ta Tsakiya sun jaddada cewa suna nan a kan bakarsu ta samar da wanda zai maye gurbin shugaban jam'iyya, Damagum.
Ofishin kula da harkokin kasafin kudin tarayya ya fara fitar da alkaluman kasafin 2025 da Bola Ahmed Tinubu ya gabatar a zaman haɗin guiwa na Majalisa ta 10.
Wani jigon APC a Kano, Ibrahim Ɗan'azumi Gwarzo, ya bayyana cewa kasuwar jam'iyyar APC zuwa gidajen siyasa daban-daban ba wani abin damuwa ba ne.
Wata bana da aka sa a Masallacin Lekki jihar Legas, mai ɗauke da saƙon Jesus watau Yesu da kirista ke bautawa ba Allah ba ne ta haifar da zazzafar mahawara.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ce gabatar da kasafin kudi na ɗaya daga cikim hakkokinnda kundin tsarin mulkin Najeriya ya ɗora masa, ya ce zai sabunta fata.
Sanatan Ondo ta Kudu a inuwar APC, Jimoh Ibrahim ya bayyana cewa matsalar tsaro da dab da zama tarihi duba da makudan kudin da aka ware a kasafin 2025.
Rigimar cikin gida a PDP ta kara ƙamari yayin da shugabannin gunduma suka sanar da korar mataimakin shugaban jam'iyya na Kusu maso Gabas, Ali Odefa.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya ce zai sanar da mutanen Gombe shawarar da ya yanke nan gaba.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ƴa gabatar da kudirin kasafin kudin 2025 gaban ƴan majalisar tarayya ta 10 yau Laraba, 18 ga watan Disambar, 2024.
Ahmad Yusuf
Samu kari