Ahmad Yusuf
11528 articles published since 01 Mar 2021
11528 articles published since 01 Mar 2021
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya bayyana cewa ya amince da gina filin jirgin saman kasa da ƙasa ne domin ta haka ne kaɗai masu zuba jari za su zo jihar.
A ranar Alhamis da ta gabata, babbar kotun tarayya mai zama a Legas ta kwace babban gidan ajiya maƙare da kayayyaki da ake zargi suna da alaka da Emefiele.
Rahotannin da ke shigo mana daga jihar Oyo sun nuna cewa an tafka asarar makudan kuɗi a gobarar da ta tashi a kasuwar sayar da kayan gayarn ababen hawa.
Babbar kotun jihar Edo mai zama a Benin City ta maido da ciyamomi da mataiamkansu da majalisa ta dakatar, ta ce a bari sai ta yanke hukunci kan karar da ake gabanta.
Bayan umarnin mai girma shugaban kasa, gwamnatin tarayya ta fara aiwatar da shirin ɗaukar fasinjoji kyauta a jiragen kasa, ta faɗi wuraren da ƴan Najeriya za su je.
Babbar kotun Ribas mai zama a Fatakwal ta soke tarukan jam'iyyar APC da aka yi a baya-bayan nan, ta ce jam'iyyar ta raina kotu saboda take umarnin da ta bayar.
Wasu jami'an ƴan sanda uku da matar da ake zargi da aikata laifi sun gamu da ajalinsu a wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su a jihar Ondo.
Hukumar ƴan sandan jihar Ogun ta tabbatar da mutuwar wani jami'in tsaro mai zaman kansa bayan ya yanke jiki ya faɗi a bakin aiki, an fara gudanar da bincike.
Yar majalisar wakilan tarayya kuma ɗiyar tsohon gwamnan jihar Delta, Ibori-Suenu ta ce kwanan PDP ya kare a mazaɓarta, za ta jagoranci birne ta a kogi.
Ahmad Yusuf
Samu kari