Ahmad Yusuf
11430 articles published since 01 Mar 2021
11430 articles published since 01 Mar 2021
Babbar kotun jihar Gombe ta dagw sauraron karar da aka kalubalanci sahihanci takarr gwamna ta Sheikh Isa Ali Pantami a PDP zuwa ranar 9 ga watan Yuli, 2026.
Gwamnatin jihar Kebbi ta karyata labarin fa ke yadawa cewa an samu ɓullar wata sabuwar kungiyar yan ta'adda a jihar, ta ce wasu matasa ne yan damfarar intanet.
Har yanzu NNPP ba ta samu damr karbar lambar shigar da bayanan yan takara daga hukumar INEC ba yayin da aka kammala bai wa jam'iyyun siyasa gabanin 227.
Hukumr Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa shirin auren gata da gwamnati ke gudanarwa ya ba da dama a musulmi da kiristoci matukar suka cika sharudda.
An tabbatar da mutuwar fasijoji 18 daga cikin 20 da wata motar bas ta dauko a hanyarsu ta komawa gida a Sakkwato, sun gamu da hatsari a jihar Kebbi.
Rundunar yan sandan jihar Katsina ta bayyana cewa an kama wata mata, Sadiya Lwal bisa zargin yunkurin kashe mijinta da wuka yana cikin barci a gida.
Hukumar jami'ar UNIOSUN ta bayyana cewa sojojin sun jikkata dalibai, sun kaace wayoyi da kwamfutoci a samamen da suka kai cikin daren Jjiya Litinin.
Gwwmnonin jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya sun yi taro a Abuja, inda suka duba sakamakon zabukan fitar da gwani da aka kammala a jihohinsu gaba daya.
Kungiyar malaman jami'o'i ta tarayya (ASUU) ta nuna damuwa kan rashin cika yarjejeniyar da ta cimmawa da gwamnati a jami'o'in jihohi 11 a kasar nan.
Ahmad Yusuf
Samu kari