Ahmad Yusuf
11430 articles published since 01 Mar 2021
11430 articles published since 01 Mar 2021
Jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bukaci duka yan takarar jam'iyyar ciki har da Peter Obi da Kwankwaso d su ci gaba da zama a jam'iyyar.
Jakadan Najeriya a kasar Amurka, Ambasada Kayode Are ya bayyana fatan cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Donald Trump za su gana kafin karewar wa'adinsa.
Rahotanni daga kasar Faransa sun nun cewa dalibai da malamai da wani jirgin farar hula ya dauko sun rasa rayukansu sakamkon hatsarin da ya rutsa da su.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya nuna fargabar cewa gwamnatin Bola Tinubu na shirin maida Najeriya mulkin jam'iyya daya.
Rahotanni sun nuna cewa yan dabar sun kai harin ne a cikin wata mota kirar Toyota, inda suka tarwatsa jama'a da harbe-harben bindiga a jihar Osun ranar Asabar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsaza ta yi duk mai yiwuwa wajen tabbatar da nasara APC a kowane mataki a zaben 2027.
Rahotanni daga jihar Gombe sun nuna cewa an kori kamfanin sufuri na Gombawa motors daga tashar gwamnatin Gombe bayan goyon bayan Farfesa Isa Pantami.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Delta ta tabbatar da gano gwar wata budurwa a ɗakin saurayinta kwanaki kadan bayan ta kai masa ziyara, an kama wanda ake zargi.
Ahmad Yusuf
Samu kari