Ahmad Yusuf
10749 articles published since 01 Mar 2021
10749 articles published since 01 Mar 2021
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sanya ranar 24 ga watan Fabrairun 2026 domin ci gaba da tattake wuri jan bukatar soke rijistar ADC da wasu jam'iyyu 4.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta bai wa sojojin Amurka izinin shiga wasu yankuna a jihar Bauchi.
Babbar hedkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da isowar dakarun sojojin Amurka 100 Najeriya, ta bayyana ayyukan da za su yi domin taimaka wa kasar.
Hukumar farin kaya ta DSS ta bayyana cewa ta kwace fasfo na tsohon gwamnan Kadun, Malam Nasir El-Rufai domin gudun kar ya sake guduwa ya bar gida.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, wnada ya wakilci Bola Tinubu tare da manyan jiga-jigai sun karbi Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC.
Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya watau NiMet ta yi hasashen aamun guguwa mai hade da kura da hazo a sararin samaniya a Kano da wasu jihohin Arewa.
Hukumar Kididdiga ta kasa (NBS) ta tabbatar da cewa an samu saukik hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya a watan Janairu, 2025, ta ce farashin abinci ya kara araha.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ta hannun kungiyar JNI ya fara kokarin tsaftace yanayin tafsirin Alkur'ani a watan Ramadan.
Majalisar koli mai kula da harkokin musulunci a Najeriya (NSCIA) ta karyata labarin cewa ta na samun tallacin kudi daga gwamnati don gudanar da ayyukanta.
Ahmad Yusuf
Samu kari