Ahmad Yusuf
10431 articles published since 01 Mar 2021
10431 articles published since 01 Mar 2021
Attajiri lamba daya a Afirka kuma shugaban Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote ya nemi Kailani Mohammed ya nemi afuwarsa cikin kwanaki bakwai ko su hadu a kotu.
Tsohon hadimin tsohon mataimakin shugaban kasa, Babafemi Ojudu ya ce zai gayyaci Tinubu da Aisha Buhari zuwa wurin kaddamar littafin abin da ya faru a mulkin Buhari.
Gwamna Caleb Mutfwang ya je har gida ya yi ta'aziyyar rasuwar mukaddashin babban alkalin kotun shari'ar musulunci na jihar Filato, Mai Shari'a Umar Ibrahim.
A ranar 15 ga watan Disamba, 2025, wa'adin da INEC ta ba jam'iyyu na tsaida 'yam takara a zaben gwamnan Osun ya cika, za yi zaben a shekarar 2026.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karrama marigayi Sheikh Dahiru Bauchi, inda ya rada wa jami'ar Kimiyyar Lafiya ta Azare sunan marigayi Malamin Tijjaniyya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shirya kai ziyarar ta'aziyya ga iyalan marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi, hakan ya sa aka fara daukar matakai a birnin.
An kammala tare da sanar da wadanda suka zama zakarun kasa a gasar karatun Alkur'ani ta kasa da aka gudanar a jihar Borno, yar Kani da da dan Borno sun yi nasara.
Hukumar tsaro ta DSS ta gurfanar da Abdulmalik Abdulazeez Obadaki a gaban kotu, mutumin da ake zargi da jagorantar kai hari wata coci a jihar Kogi.
Gwamna Babagana Umaru Zulum ya kaddamar da shirin koyar da matasa harkokin gyaran waya a Borno, sama da mutum 1,000 ne za su amfana da tallafin kudi.
Ahmad Yusuf
Samu kari