Ahmad Yusuf
11514 articles published since 01 Mar 2021
11514 articles published since 01 Mar 2021
A ranar Asabar mai zuwa, 29 ga watan Ramadan daidai da 29 ga watan Maris, za a fara dubam jinjirin watan karamar Sallah a Najeriya, Saudiyya da ƙasahen da dama.
Shugaban hukumar NAHCON na kasa, Farfesa Abdullahi Saƙeh Pakistan ya bayyana cewa da yiwuwar da fuskanci zafin rana mai tsanani a lokacin aikin hajjin 2025.
Jam'iyyar APC mai mulki ta fara fuskantar matsaloli a cikin gida kan zaɓen ƴan takarar ciyaman da kansiloli a zaɓdn kananan hukumomin da za a yi a jihar Neja.
Jama'ar yankin Paso sun shiga jimami da mamakin yadda Allah ya karɓi rayuwar wani bawak Allah, Rayyanu a masallaci bayan kammala sallah ta asuba a Abuja
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa mahar da ƴan adawa za su haɗa za ta fitar da mutum ɗaya da zai gwabza da Tinubu.
Tsohon Mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya dura kan shugabannin Majalisar Tarayya kan amincewa da dokar ta ɓacun Tinubu a jihar Ribas.
Dakatacciyar sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti ta shigar da ƙorafin shugaban kwamitin ladabtarwa na Majalisar Dattawa, Imasuen gaban kwamitin LPDC.
Mutane sun nuna damuwa kan yadda Sanata Abdul Ningi ya fito bakin titi yana rabawa ƴan acaba da sauran mutanen mazaɓarsa kyautar N1,000 a watan azumi.
Gwamnatin Bauchi karkashin jagorancin Gwamna Bala Mohammwd ta shirya ɗaukar matasa aƙalla 10,000 aiki domin rage zaman kashe wando da inganta ayyukan gwamnati.
Ahmad Yusuf
Samu kari