Ahmad Yusuf
11514 articles published since 01 Mar 2021
11514 articles published since 01 Mar 2021
'Dan shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu watau Seyi ya gamu da tangarɗa da matasa suka dakawa motar kayan abincin da zai rabawa jama'a wawa a jihar Gombe.
Asiwaju Moshood Shittu ya bukaci Rabiu Musa Kwankwaso ya yi taka tsan-tsan, ka da ya yi gaggawar shiga haɗakar ƴan adawa gabanin babban zaɓen 2027.
Tsohon gwamnan jihar Abia kuma sanatan Arewacin Abia, Sanata Orji Kalu ya yi fatali da bukatar wasu matasan Arews na ya kara da Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Mai magana da yawun APC na ƙasa, Felix Morka ya caccaki mulkin dakataccen gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara, ya ce Tinubu ya yi haka ne domin dawo da soka.
Kungiyar Jama'atu Nasril Islam ta ja hankalin al'ummar musulmi su daure su ci gaba da nisantar ayyuna sabon Allah har bayan watan azumin Ramadan.
Masana'antar fina-finan Nollywood da ke Kudancin Najeriya ta yi bsbban rashi da jaruma Nkechi Nweje ta riga mu gidan bayan bayan gajeruwar rashin lafiya.
Jam'iyyar NNPP karkashin jagorancin Agbo Major ta bayyana cewa yarjejeniyarta da ƴan Kwankwasiyya ta kare bayan kammala zaben shugaban kasa na 2023.
Kungiyar dattawan Arewa ta yi fatali da dakatar da Gwamna Fubara, mataimakiyarsa da ƴan Majalisar Dokoki, ta ce hakan ya saɓawa tanadin dokar ƙasa.
Shugaban Majalisar Dattawa ya karyata raɗe-raɗin cewa sanatoci sun karɓi Dala 15,000 gabanin su amince da ayyana dojar ta ɓacin da Bola Tinubu ya yi a Ribas.
Ahmad Yusuf
Samu kari