Ahmad Yusuf
11512 articles published since 01 Mar 2021
11512 articles published since 01 Mar 2021
Hukumar zaɓe mai zaman kanta watau INEC ta sanar da shugaban Majalisar Dattawa, Godwill Akpabio cewa ta yi watsi da buƙatar yi wa Sanata Natasha Akpotu kiranye.
Rundunar sojin Najeriya ta sha alwashin raba Bello Turji da numfashi nan da ba daɗewa ba bayan kisan manoma 11 da ya yi a yankin ƙaramar hukumar Isa a Sokoto.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta bayyana cewa bukatar da aka shigar da nufin tsige Sanata Natasha ba ta cika sharudɗan kundin tsarin mulki ba.
Gwamna Babajide Sanwo Olu na jihar Legas ya nemi afuwar ƴan Najeriya kan cunkoson da ya faru sakamakon fara aikin gadar Independence, ya ce aikin zai shafe makonni.
Yayin da ƴan adawa ke shirye shiryen haɗewa domin kayar da Bola Tinubu, wata kungiyar siyasa ta nemi hukumar zaɓe INEC ta yi mata rijistar zama jam'iyyar siyasa.
Gwamnan Filato, Caleb Mutfwang, ya bayyana cewa Najeriya ta yi kuskure da ta bari mayakan Boko Haram da sauran ƴan ta'adda suka mallaki kayan aiki.
Babban bankin ƙasa watau CBN ya karyata labarin da ake yaɗawa a kafafen sada zumunta cewa za a fara amfani da sababbin takardun Naira 5,000 da N10,000.
Rundunar ƴan sandan Kano ta fara gudanar da bincike kan zargin karaya dokar da ta kafa ta hana hawan Sallah, ta gayyaci Shamakin Kano don ya amsa tambayoyi.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya aika sakon ta'aziyya bisa rasuwar Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sanusi, ya ce wannan rashi ne da ya shafi ƙasa.
Ahmad Yusuf
Samu kari