Ahmad Yusuf
10429 articles published since 01 Mar 2021
10429 articles published since 01 Mar 2021
Wasu yan bindiga da ba a san manufarsu ba sun halla dan uwan hadimar gwamnan jihar Kaduna, lamarin ya tada hankula yayin da yan sanda suka fara bincike.
Jam'iyyar ADC ta fara kama kujeru a Majalisar tarayya, sanatoci 3 da dan Majalisar tarayya sun bu sahun Peter Obi, sun sauya sheka zuwa jam'iyyar hadaka.
Kotun daukaka kara mai zama a Kano ta bayyana cewa babu wata hujja da za ta kore hukumcin kisa da babbar kotun jiha ta yanke wa AbdulMalik Tanko.
Rundunar tsaron jihar Ondo watau Amotekun ta kama wasu mutane 39 da suka ce sun gudo ne daga yankin jihar Sakkwato, ana zargin sun tsere ne daga harin Amurka.
Sakataren gwamnatin tarayya ya tabbatar da batun aurensa da wata mai suna Zaynab, ya ce rayuwarsada kashin kansa ba ta da alaka da ayyykan gwamnati.
Kungiyar Izala mai hedkwata a Jos ta kammala gasar karatun Alkur'ani ta kasa a aka gudanar a Abuja, dan jihar Kaduna ya zama gwarzon kasa a izu 60 da tafsiri.
Tsohon Antoni Janar kuma tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami (SAN) ya gurfana a gaban babbar kotun tarayya ta Abuja kan tuhumar karkatar da dukiyar kasa.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma jagoran jam'iyyar LP, Peter Obi ya bada labarin yadda ya cire girman kai ya wanke bandakin jirgin sama a shekarun baya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Gbenga Olawepo Hashim ya bayyana cewa harin Amurka ya nuna gazawar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu da APC a Najeriya.
Ahmad Yusuf
Samu kari