Ahmad Yusuf
11429 articles published since 01 Mar 2021
11429 articles published since 01 Mar 2021
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta ɗage yanke hukunci kan bukatar EFCC na kwace kadarori 57 da ake dangantawa da tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami.
Wani dan gwagwarmaya mai fafutukar neman sauyi, Segalink ya soki halayen dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi, ya ce bai dace da mulkin Najeriya.
Ma'aikatan gwamnatin tarayya sun bukaci a biya hakkokinsu da ak rike kuma a kara mafi karancin albashi zuwa N300,000 saboda tsafar rayuwa a Najeriya.
Waus fitattun mus ruwa da tsaki a jihat Gombe sun ayyana cikakken goyon bayansu ga dan takarar gwamna na jam'iyyar APC, Jamil Isyaku Gwamna a zaben 2027.
Mataimakin mai magana da yawun Majalisar wakilai, Hon Philiph Agbese ya ce bai kamata a sauka daga manufar kaf hukumar yiwa kass hidima ta NYSC ba.
Ozonna Soludo, dan gwamnan jihar Anambra ya jawo takaddama a kafafen sada zumunta bayan ya saki bidiyon wakar sukar manyan mutane har da mahaifinsa.
Rahotanni sun nuna cewa jama'a sun taru sun yi jan'izar magajin garin Kulodo, babban dansa da wasu mutane 4 da aka kashe a harin 'yan bindiga a Sakkwato.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi ya ce matsalar yunwa da ke kara katutu a Arewacin Najeriya abin damuwa ne matuka, ya nemi a kara himma.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da ceto wadanda yan bindiga suka yi garkuwa da su a coci a jihar Ekiti, sun ce mutum daya ya rasa ransa a hannun masu garkuwa.
Ahmad Yusuf
Samu kari