Ahmad Yusuf
10745 articles published since 01 Mar 2021
10745 articles published since 01 Mar 2021
Hukumar INEC ta bayyana cewa lokacin azumin Ramadan da karancin yam takara na cikin manyan dalilin da suka hana mutane fitowa zaben cike gurbi a Kano.
Yayin da aka fara azumin watan Ramadan, mutane sun fara fuskantar karancin kwai a sassan jihar Kano, lamarin da aka danganta da karancin samarwa a bana.
Shugabannin APC na jihar Adamwa sun garzaya har gidan gwamnati, sun gana da Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri yayin da ake rade-radin zai bar PDP zuwa APC.
Ana ta ce-ce-ku-ce game da kudirin da wasu yan Majalisar Amurka suka gabatar wanda ya ambaci Rabiu Kwankwaso a cikin wadanda ake zargi da take hakkin kiristoci.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya zakulo limaman masallatan Juma'a 40, ya ba kowane sabuwar mota domin ci gaba da harkokin yada addinin musulunci.
Kamfanin raba wuta na Kano watau KEDCO ya tabbatar da cewa an katae witar layuka biyu domin sanya wata babbar waya da za ta kara inganta harkokin lantarki.
Hukumar Wayar da Kai ta Kasa watau NOA ta ce boye kayan abinci da kara farashi ba bisa ka'ida ba zai kara jefa mutane cikin wahala a watan azumin Ramadan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya roki kamfanin sadarwa su aamar da intanet mai karfi a makarantu da sauran cibiyoyin ilimi a fadin kasar nan.
Bankin UBA ya tabbatar da rasuwar tsohon shugaban bankin, Cif Israel Ogbue, ya mutu yana da shekaru 99 a duniya, za a sanar da shirye shiryen jana'iza nan kusa.
Ahmad Yusuf
Samu kari