Ahmad Yusuf
11477 articles published since 01 Mar 2021
11477 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon dan takarar shugaban kasa na LP, Peter Obi ya musanta jita-jitar da ke yawo cewa ya gama shirin sauya sheka zuwa ADC, ya ce yana nan a haɗakar ADC.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ya dakatar da hadiminsa na ɓangaren mai da iskar gas, Felix Isere, ya kuma sallami shugaban hukumar EDOFEWMA, Ahmed Musa.
Jami'an tsaro sun cafke wani matashi kuma.magidanci, Yayu Musa bisa zargin halaka mahaifiyar matarsa, Ummi a jihar Kogi, ya yi bayanin yadda abin ya faru.
Tsohon mataimakin shugaban APC na ƙasa, Salihu Lukman ya bukaci shugabannin ADC sun shawo kan yunkurin jagororin haɗaka da ɗora wanda suke so a shugabanci.
Tsohon ɗan takara, wanda ya nemi tikitin shugaban ƙasa na APC a 2023, Adamu Garba ya ce APC ta gaji ƙasar da komai ya tsaya caf a 2015, Buhari ya yi ƙoƙari matuƙa.
Tsohon mataimakin kakakin APC na ƙasa, Yekini Nabena ya bayyana cewa Kwankwaso na ƙoƙarin tunzura ƴan Arewa ne domin ya ƙara masoya gabanin zaɓen 2027.
Jam'iyyar haɗaka watau ADC ta ce gwamnoni a shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya sun amince za su haɗe da ƴan adawa domin ceto ƙasar nan a zaɓen 2027.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedayiwa ya buƙaci gaba ɗaya ƴan adawar Najeriya su birne burinsu na neman takara, su goyi bayan tazarcen Shugaba Bola Tinubu.
Mambobin APC sun gudanar da zanga zangar lumana a zauren Majalisar Dokokin jihar Legas, sun buƙaci a sauke shugaban jam'iyya na jihar, Cornelius Ojelabi.
Ahmad Yusuf
Samu kari