Ahmad Yusuf
11470 articles published since 01 Mar 2021
11470 articles published since 01 Mar 2021
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana wani shiri da gwamnatinsa ta zo da shi wanda zai ba matasa miliyan 7 horo kan fannoni daban-daban na fasahar zamani.
Kotun Amurka dai ta daure Sarkin Gargajiya daga jihar Osun na tsawon shekaru hudu da yan watanni bayan kama shi da laifin cinye tallafin cutar COVID-19.
Jigon PDP a Oyo, Babalola ya ce Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo yana da duk abin da ake bukata na zama shugaban kasa da ceto Najeriya daga kakanikayi.
Shugaban hukumar sufurin jiragen kasa ta Najeriya, Opeifa ya ce zai yi duk mai yiwuwa wajen hana aake faruwar hatsarin jirgin kasa a layin dogon Abuja zuwa Kaduna.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke na iya tsige mai martaba Sarkin Ipetumodu, Oba Joseph Oloyede bayan kotun Amurka ta daure shi na tsawon shekaru.
Wani masanin siyasa kuma mai fafutukar neman a bar Arewa ta Tsakiya ta yi mulki, Farfesa Nghargbu ya ce PDP da APC na yakar kansu da kansu kafin 2027.
Mai martaba Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya jagoranci tawagar shugabannin fulani na duniya zuwa gidan marigayi Muhammadu Buhari da ke Kaduna.
Hukumar bincike watau NSIB ta bayyana cewa akalla da fasinjoji 6 ne suka aamu raunuka sakmakon hatsarin jirgin kasan Kaduna zuwa Abuja ranar Talata.
An tabbatar da mutuwar mutum 3 yayin da wani jirgin ruwada ya dauko manoma da doya ya nutse a jihar Borno jiya Litinin, 25 ga watan Agusta, 2025.
Ahmad Yusuf
Samu kari