Ahmad Yusuf
10866 articles published since 01 Mar 2021
10866 articles published since 01 Mar 2021
Kunguyar matasan Arewa maso Gabas ta gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya kaucewa masu zuga shi ya canza mataimakinsa, Kashim Shettima a 2027.
Kwamishinan zaɓe REC na hukumar INEC ta ƙasa mai kula da Kano, Abdu Zango ya bayyana cewa babu tanadin kalmar zaɓen da bai kammalu ba a kundin dokar zaɓen Najeriya.
Dan Majalisa mai wakiltar Ƙiru da Bebeji, Abdulmumini Ƙofa ya bayyana cewa jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ne kaɗai zai iya yanke shawara kan sauya sheƙa zuwa APC.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa Sai'du Yahya a matsayin sabon shugaban hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano.
Tsohon mai neman takarar shugaban ƙasa a inuwar APC, Nicolas Felix, ya ce Bola Tinubu zai ci zaɓen 2027 da ƙuri'u akalla miliyan 15 domin ADC ba za ta iya ba.
Dr. Emeka Kalu ya bayyana cewa tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar n ada gogewar da zai iya ceto Najeriya daga matsi da rashin tsaro.
Kotun ɗaukaka ƙara ta sake korar ƙarar ɗan takarar gwamnan PDP a jihar Ondo, ta ce Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya ci halastaccen zaɓe bisa tsarin doka.
Wani babban jigon APC a Kano, Fa'izu Alfindiƙi ya bayyana shirin da suke yi na tallata shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta yadda zai lashe zsɓe cikin sauƙi a 2027.
Rikici mai zafi ya kunno kai a jam'iyyar ADC da ƴan adawa suka yi haɗaka a cikinta, tsohon ɗan takarar gwamnan Gombe, Nafi'u Bala ya tada rigima.
Ahmad Yusuf
Samu kari