Ahmad Yusuf
10845 articles published since 01 Mar 2021
10845 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El Rufai na cikin manyan jiga-jigan siyasa a Najeriya da suka kafa haɗakar ADC, hakan ya jawo manya a Kaduna.
Wani magidanci ya kama matarsa a gado sintur tare da wani namiji a ƙasar Zambia, ya ce ya so ba matarsa mamaki ne amma ya taras da abin bakin ciki a gidansa.
Yayij da al'umma ke ƙara shiga damuwa kan matsalar tsaron da ake fama da ita a Arewa, Sani Black, wani kasurgumin ɗan bindiga ya nemi harajin zinare a Zamfara.
Hukumar ba da agajin gaggawa watau NEMA ta bayyana illar da ambaliyar ruwa ta yi a jihohi 19, akalla mutane 165 suka rasa rayukansu a shekarar 2025.
Tsohon sanatan Kogi ta Yamma, Sanata Dino Melaye ya bayyana cewa haɗakar ƴan adawa za ta zaɓo wanda zai iya kifar da shugaban ƙasa Bola Tinubu a akwatun zaɓe.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya karyata rahotannin da ke yawo cewa ya gama shirin shiga jam'iyyar haɗaka ADC, ya ce yana nan daram a PDP.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauya Nasir Gawuna, ya naɗa Air Vice Marshal Saddiq Ismaila Kaita (mai ritaya) a matsayin shugaban Majalisar Gudanarwa ta BUK.
Kungiyar kare hakkin musulmin Najeriya watau MURIC ta buƙaci gwamnatin tarayya ta kafa kotunan shari'ar musulunci a kowace jiha a ƙasar nan birnin tarayya.
An tabbatar da mutuwar fitacciyar jaruma a masana'antar shirya fina-finai ta Kudu watau Nollywood, Odunlade Adekola, tuni abokan aikinta suka fara jimami.
Ahmad Yusuf
Samu kari