- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Jiga-jigan jam'iyyar All Progressives Congress APC, sun gudanar da taron kamfensu na yankin Arewa maso yammain Najeriya jiya a Kaduna Kaduna Garin Gwamna..
kamar yadda kungiyar kiristocin arewacin kasar nan suka sanar da rashin nuna goyan bayansu ga Tinubu, sukuwa kiristocin kudu sun goyi bayansa a wata sanarwa
hukumomin a Mali sun tabbatar da dawowar wasu ma'aurata da suka rabauta da haihuwar 'ya'ya tara rigis, bayan da aka tura su kasar Maroko dan kula da lafiyarsu
Shugaban masu rinjaye na majalissar wakilai Hon. alhassan Ado Duguwa yace mutane ne basu fahimci maganar da yayi ba, yace shi yayi maganar ne dan motsa jama'a
Babban Kotun tarayya dake Abuja ta yi watsi da hukuncin jefa shugaban hukumar yan sandan Najeriya IGP Alkali zuwa gidan yari bisa laifin rainawa kotu hankali
Rundunar yan sanda Nigeria ta magana game da wasu kudade da ake nunuwa a wani fefan bidiyo wanda ke nuna kudaden rubabbune ko kuma sun lalace.tace tasan na waye
gwamnatin tarayya ta maidawa Atiku Abubakar martani kan kalaminsa na cewa gwwamnatin tarayya na jan kafa wajen magance matsalar yan taaddan boko haram a Nigeria
Majalissar dattijan Nigeria ta shirya wani zama yau dan jin ba'asi tare da gabatar da muhawara a gabanta kan batun babban bankin kasa CBN, na kayyade cire kudi
hukumar kula da jirigen sama ta amincewa kamfanin Rano Air fara jigilar kaya da fasinjoji a fadin Nigeria. wannan na cikin wata wallafa da Bashir Ahmed yayi
AbdulRahman Rashida
Samu kari