Jihar Zamfara
Yayin da ake shirin yanke hukuncin Kotun Koli a jihohin Kano da Zamfara da Bauchi da sauran jihohi 5, an tsaurara jami'an tsaro kan hukuncin a jihohin.
‘Yan bindiga sun sake yin garkuwa da wani malamin jami'ar tarayya da ke Gusau, jihar Zamfara, bayan da suka kutsa gidansa a safiyar ranar Laraba.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi magana kan rahotannin da ke yawo dangane da rashin ciyar da dakarun sojojin da ke yaki da yan ta'adda a jihar Zamfara.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake kai farmaki a birnin Gusau, babban birnin jijar Zamfara inda suka tafka ta'asar sace babban darekta da iyalansa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar halaka yan ta'adda 10 a wata fafatawa da suka yi a jihar Katsina. Sojojin sun kuma ceto mutanen da aka sace aZamfara.
Akalla jihohi hudu ne shari'ar gwamnonin su a Kotun Koli za ta fi daukar hankali a 2024, la'akari da tataburzar da aka sha a shari'o'in a 2023...
Wasu ƴan bindiga sun kai harin Kwanar Dutse a jihar Zamfara da yammacin ranar Laraba, sun halaka mutane akalla 10 saboda sun gaza biyan harajin N20m.
Rundunar Operation Hadarin daji ta samu nasarar halaka yam ta'adda 10 a wasu yankunan jihar Katsina yayin da ta ceto wasu mutane 9 da aka sace a Zamfara.
Hukumar aikin Hajji ta jihar Zamfara ta fara mayar da naira miliyan 747 ga maniyyata 504 da suka fara tara kudin tun daga 2019 zuwa 2023. Shugaban hukumar, Musa.
Jihar Zamfara
Samu kari